kundin aiki ga shugabannin addini - wordpress.com · muna kira da ku hada kai damu....
TRANSCRIPT
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’
Kundin aiki ga Shugabannin
Addini
Fatara masifa ce ga al’umma da takan raba mutane da mutuncinsu, ‘yancinsu da cika burinsa, da kuma kawo tarnaki ga
gudanar da rayuwarsu.
Christian Aid ta tsinkayi hanyoyin kawar
da fatara tare da yadda buri ya kan
tabbata. Muna kira da ku hada kai damu.
christianaid.org.uk
Cover photo: Adolescent girls should be given the opportunity to thrive
through choices that are available to them
Photo credit: Christian Aid/Sarah Malian
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’ Kundin aiki ga Shugabannin Addini
June 2017
2 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki
ga Shugabannin Addini
ʺChristian Aid˝ hukuma ce ta kasa da kasa da take dagewa akan cigaba da bukatar
duniya tayi iya iyawarta ta chanzawa da
gaggawa zuwa duniyar da kowa zai samu
ingantacciyar rayuwa da yalwa.
Aiki muke yi a duk fadin duniya domin
tabbatar da chanjin da zai tumbuke tushen
talauchi tare da jajircewa don cimma
daidaito, mutumci da yanci ga kowa ba tare
da la’akkari da addini ko ‘yankasanci ba’. Mu bangare ne na wata kungiya babba mai
rajin wanzuwar adalci ga mutane.
Mukan bada tallafi a inda bukata ta
tsananta kuma muyi yaki da talauci da
radadinsa daga tushe.
christianaid.org.uk/nigeria
Ku tuntube mu
Christian Aid Nigeria Plot 802 Ebitu Ukiwe Street Off Mike Akhigbe Street Jabi Abuja T: +234 (0) 703 255 9282 E: [email protected] W: christianaid.org.uk/Nigeria
UK registered charity no. 1105851 Company no. 5171525 Scot charity no. SC039150 NI charity no. XR94639 Company no. NI059154 ROI charity no. CHY 6998 Company no. 426928 Christian Aid is registered with the National Planning Commission of Nigeria The Christian Aid name and logo are trademarks of Christian Aid © Christian Aid June 2017
Mawallafa:
Wanda ya tattara wannan kundi shine Umar Kawu tare da taimakawar Temitope Fashola, Theresa Adah, Talatu Aliyu da Mercy Okeke kuma Christian Aid ce ta samar da kudin aikin.
Bayanin Talifi:
An amince a kira wannan talifi da: Christian Aid, 2016. Inganta yin zabi
da neman dama ga Yanmata masu Matsakaitan Shekaru. Kundin aiki
ga shugabanin addini. Abuja: Christian Aid
© 2017 Christian Aid Nigeria Country Office
Anyi izini a yadda wannan talifi ba don sayarwa ba tare da bada cikakken
bayanin talifi. Chrisitian Aid zata so a bata samfunin dab’in da aka wallafa wannan kundi ta kowace hanya aka yi.
Buga a Najeriya
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
3
Yabawa da Godiya
Wannan kundi ya tabbata ne da gudumawa, namijin kokari da hadakar Governance and Gender ta Chirsitan Aid, Nigeria. Godiya ta musamman ga Theresa Adah, Talatu Aliyu, Adebola Fatilewa, Mercy Okeke da kuma jami’in tuntuba Umar Kawu saboda kwazonsu na ganin cin nasarar gudanar da wannan aikin. Godiya ta musaman ga shugabanin addini da malamai wadanda suka bada gudumawa don aiwatar da wannan aiki-shugabanni Kungiyar Kiristoci ta Nigeria (CAN) ta Kaduna, Jama’atu Nasil Islam, Kungiyoyin Katolika da na Anglican, Kungiyar Samarin Izala da Shugabannin addinai na Makarfi, Chikun, Zonkwa, Kujama da Zangon Kataf. Wasunsu sun hada da bangaren matan CAN, Majalisar Hadakar Mata ta addinai, Kungiyar Matan Katolika, Hadakar Kungiyar Mata Musulmi ta Nigeria, Gidauniya samar da zaman lafiya a duniya da cibiyar tabbatar da maslaha tsakanin addinai. Godiya kwarai ga abokan ayyukanmu (DPI) da (GAT) saboda tattaro shugabannin addinai da masana da kuma lokacinsu da suka bayar da jajircewa da gudummawar da suka bayar don tabbatar da wannan aiki. Daga karshe muna yabawa gudummawa da goyon bayan da Charles Usie, wanda shine shugaban Christian Aid Nigeria, saboda jagoranci na gari. Temitope Fashola Programme Manager, Governance and Gender Christian Aid, Nigeria Country Programme
4 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Abubuwa da ke Ciki
Yabawa da Godiya 3
Shimfida 7
Gabatarwa 10
Yadda ake amfani da kundin 10
Muhimman Kalmomi da Ma’anoninsu 11
Mas'alolin Yanmata masu matsakaintan shekara a duniya da kasarmu na auren-wuri, ilimi da bayar da tallafi don wadata mata 13
Kididdigar Nigeria 15
Muhimman mas'alolin da kan shafi 'yanmata masu matsakaitan shekaru a Nigeria 16
Dalilan da Kanyi Tasiri a locakin tashen Balagar Yara Mata 19
Auren-wuri – La'akkari da Zamantakewa, Al'ada da koyarwar addini 21
Bayar'ga Ilimi ga 'ya'ya mata - La'akari ga zamantakewa da al'ada 25
Dokoki da Kudurori na zamani masu alaba da Ilimintar da mata 29
Kundin Majalisa Dinkin Duniya Akan Hakkokin Yara na (1989) 30
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
5
Dokar Yancin Yara ta Shekarar 2003 30
Dokar Kanana Yara da Matasa ta Shekarar 1958 32
Muhimmancin Samar da Sana’a A Rayuwar Mata Masu Matsakaitan Shekaru 33
Muhimman Sakonin Akan Ilmantar da Mata masu Matsakaitan Shekaru, Auren-Wuri, Kiwo Lafiya mai alaka da Haihuwa da Samar da Sana’oi 36
Danfare 44
Dokoki ne zamani da kudurori akan auren-wuri 44
Tsare – Tsare (Idan da akwai) Masu Neman Sani/Sasanta Tasirin Auren-Wuri Akan Mata Masu Matsakaitan Shekaru 44
6 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Takaitattun sunayen kungoyoyin da ma’anoninsu
CAN
CWO
DPI
FOMWAN
GAT
IMC
JIBWIS
JNI
NDHS
WOWICAN
WIC
Christian Association of Nigeria
Catholic Women Organisation
Development and Peace Initiative
Federation of Muslim Women’s Associations
in Nigeria
Gender Awareness Trust
Interfaith Mediation Centre
Jama’at Izalat al Bid’a Wa Iqamat as Sunna
Jama’atu Nasril Islam
Nigeria Demographic and Health Survey
Women Wing, Christian Association of Nigeria
Women Interfaith Council
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
7
Shimfida
Harsashin kowane irin gini shine yakan yi nuni ga makomarsa. Idan aka yi kuskure wajen gina harsashin lallai ne
gini zai rushe, amma idan harsashin ya zama mai karfi ginin sai yayi karko.
Dan-Adam ya kanyi girma ne a mataki dabam-dabam, daya daga cikin wadannan matakai shine sa’adda ya kan kai matsakaiciyar shekarunsa wacce itace tafi muhimmanci kuma tafi hadari don haka idan akayi sake wajen
tarbiyarta akan sami kuskure a ginin rayuwa. A matsakaiciyar rayuwa ‘ya’ya mata sunfi fuskantar hadari, don hakane ma suke bukata kulawa ta musamman.
Ta fuskar ‘kyautata zabi da bada dama ga ‘ya’ya mata masu matsakaitan shekaru, abin fata shine kowa ya bada gudummawarsa don ganin kyautatuwar wannan ‘ya mace.
Don haka, irin dabara da aka bi wajen zabi da bada dama ga ‘yan mata masu matsakaitan shekaru na wannan kungiya shine zai tabbatar da cin nasara akan kalubalen da ya’ya mata suke fuskanta ko akasin haka. Idan aka faro abu ta mummunar kusurwa to lallai ne ba zai haifar da da mai ido ba. Yin kuskure wajen shan magani shine
yakan sanya ciwo ya tabarbare maimakon samun sauki. Na taba karanta labarin wani yaro da mahaifiyarsa ta
bashi wani maganin ciwo akan kuskure, daga karshe yaron mutuwa yayi.
Christian Aid tazo akan kari da irin wannan manufa tata bisa dacewa. Allah yakan so cin nasarorinmu kuma yakan
taimaka mana wajen cimma kyawawa burorinmu duk da kura-kurenmu a yawancin lokuta.
8 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Mun kasa taya Allah kiwo, muka zabi Allah na nan, alhali kuwa shine yace: “tashi in tamaikeka”. Lallai ne muna da irin tamu rawar da zamu taka kuma dole ne mu bincikota tare da kyakkyarwar niyya da kwazo da taimakon Allah.
Allah yace: “Kudurorinku na neman salama ba na mugunta ba ita zata kaiku ga kyakkyawar karshe” (Jer. 29:11) A wata fasarar: “Allah zai maku kyakkyawar karshe kuma ya cika maku burinku”.
Don haka mu kyautatawa Allah zato.
Mary M. Sawok (MRS)
Permanent Secretary, Ministry of Women Affairs and Social Development, Kaduna State
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
9
Shimfida
Muhimmancin ilimi da koyar da sana’a ga ya’ya a fili yake. A matsakaitan shekaru ya’ya mata, musamman ma wadanda iyayensu talakawa ne akan barsu da zabni ko dai suyi karatu ko kuma su nemi sana’a ko kuma su gwama duka biyun. Ya’ya maza sun fi samun dama akan mata, wadanda sukan ci karo da tarnaki irin dabam-
dabam wanda suka hada da rashin samun kudaden shiga. Wadannan dalilai su sukan hana cigaba a rayuwar
ya’ya mata. Domin kawar da wannan bambamci akwai bukatar samarwa da ya’ya mata dabarun da zasu karfafa
masu hanyoyi samu.
Talauci bashi da dangantaka da irin addinin mutum ko kabilarsa, a’a’ ya shafi kowa da kowa. Domin haka ina yin kira ga Shugabanni Musulmi da na Kirista su fahimci cewa daga darajar ya’ya mata cigaba ne ga dukan al’umma.
Don haka gabatar da wannan kundin aiki don yan mata masu matsakaitan shekaru (CAAGI) a Kaduna ya dace.
Muna yabawa kokarin kungiyoyin DPI, GAT da Christian Aid akan kadamar da wannan kundin aiki ga
shugabannin addini. Gwamanati jihar Kaduna zata hada kai game da CAAGI domin cimma nasarar wannan tsari.
Engr. Namadi M. Musa Director General, Interfaith For Secretary to the State Government
10 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Gabatarwa
An tsara wanan kundi don ya zama jagora ga shugabanin kiristoci da musulmi na Nigeria a duk sanda zasu
tattauna kalubalen da yan’mata masu matsakatan shekaru suke fuskanta akan matsololin auren-wurin, ilimi,
haihuwa da samar da sana’oi.
Wannan yunkuri na Christian Aid Nigeria ne tare da kungoyoyin GAT da DPI ta bangaren hadaka don aiwatar da
aiki akan bukatu ya’ya mata masu matsakaitan shekaru (CAAGI). Yunkuri CAAGI shine na ingantuwar zabi da bada dama ga yan’mata a arewacin Nigeria domin su cimma burinsu.
Wannan kundin aiki zai bada jagora ga shugabannin addini yayin bada horo, daidata ra’ayi ko gabatar da hudubobi a mahangar Kiristanci da Musulunci na gaskiya akan abinda ya shafi auren-wuri, ilimi, haihuwa da samar da
sana’oi ga yanmata masu matsakaitan shekaru
Yadda ake amfani da kundin
Muhimman sakonin da aka gabatar cikin wannan kundi suna da tushe ne daga littatafen Kiristanci da Musulunci a
inda aka samu dacewa. Shugbannin addini zasu iya amfani da wannan kundi a matsayin hujja wajen bada horo da
yin hudubobin akan abin da ake ambata inda suka shafi yanmata masu matsakaitacen shekaru. An rubuta
nassoshi da suka shafi auren-wuri, ilimi, haihuwa da samar da sana’a ga mata masu matsakaitan shekaru domin bada dalili wajen isar da sako ga yanmata da iyayensu da sauran shugabannin addini da mabiya a wajen tarukan
addini ko gangami.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
11
Muhimman Kalmomi da
Ma’anoninsu
Sashe na 1
12 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Akwai wadansu muhimman kalmomi da ma’anoni da akanyi amfani dasu wajen tattauna muhimman abubuwan da suka shafi yanmata masu
matsakaitan shekaru wanda suka shafi ilimi, auren-wuri da samar da
sana’oi. Fahimtar haka na bai daya yana da muhimmanci ga kowannenmu.
Lakabin Jadawali: Muhimman abubuwan tattaunawa da suka shafi adini da yan mata masu matsakaitan shekaru
Muhimman Kalmomi Ma’anoninsu
Yan mata masu
matsakaitan shekaru1
Sune wadanda suke tsakanin shekaru 13 da 19
Shugaban addini Dukkan (Mace ko Namiji) wanda mutane suka sanshi da wannan matsayi
Masu yiwa addini hidima Masu wa’azi ko karantar da addini
Kungoyoyin addinai Kungoyoyin da aka kafa ko suke da jibi da wani addini
Shugabannin addini ko na gargajiya
Shugabannin wani addini ko al’umma
Masu wallafa kudurori/doka Sune masu yin kudurori, musamman a gwamnati
Al’adun gargajiya Dabi’un da mutane suka tashi da su a wuraren zamansu/mahaifarsu
Nassoshi Litaffin adini ko wani rubutu
Auren-wuri2 Auren da aka yi kafin yarinya to cika shekara 18 ko kuma kafin ta cika ‘ya mace
Auren-dole Auren da aka yi shi ba tare da amincewar yarinya ko mahaifinta ba. A ra’ayin wasu amincewar yarinya ma yakore auren dole
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
13
Mas'alolin Yanmata masu matsakaintan shekara a duniya da kasarmu na auren-wuri, ilimi da bayar da tallafi don wadata mata
Sashe na
biyu 2
14 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Samun ilimi da bada damar jinkirta yin aure na daga cikin dabarun da aka
iya amfanin dasu don magance tazarar cigaban da take tsakannin matasa
maza da mata masu matsayi iri daya a al'umma.
Tarayyar Nigeria itace masu mafi yawan al'umma a Afirika mai mutane sama da miliyan 1773 a shekara 2016.
Kusan rabin jama'a watau kashe 49 a cikin dari mata ne wadanda mafi yawansu matasa. Don haka a fili yake lallai
ne a sanya idanu akan mas'alolin da suka shafi musamman matasa daga cikinsu idan har kasar zata samu
kyakkyawan cigaba.
Lallai ne Gwamnatoci da Shugabanni a kowane mataki na iko a samar da yanayin da ya dace domin matasa mata
su ketare turakun da suke hana su cigaba musamman ta fuskar ilimi, shekarun yin aure, samun ingantuwar lafiya
don haihuwa da kuma samuwar arziki.
Bada dadewa wasu tarurukan karawa juna ilimi suka karfafa muhimmancin ilimi ga mata da 'yanmata. Taron
karawa juna ilimi na duniya na shekara 1990 mai burin samuwar ilimi ga kowa ya gano bukata kyattata samar da
ilimi ga mata manya da kanana a matsayin “abu mai muhimmanci kuma na gaggawa”4. Kasashe fiye da dari, aciki
har da Nigeria sun tabbatar da wannan bukata a taron ilimi na duniya wanda akayi a cikin watan Afrilu na shekara
2000 a Dakkar, Babban Birnin Kasar Senegal5.
Wani rohoton na bankin duniya da ya shafi 'yanmata masu kanana shekaru yayi nuni dacewa kasi daya cikin uku n
‘yanmata matasa a kasashe masu tasowa basu da sana'a ko kuma basa zuwa makaranta. A yayinda maza matasa sukan samu kyakkyawar dama da zabi dabam-dabam, yara mata, musamman wadanda gidanjensu basu da
kumban-susa kan gwammace yin zabi tsakanin karatu ko aikin karfi koma gwama duka biyun. Yara mata kan
fuskanci tarnaki da dama wadanda sukan hada da rashin samu, wanda kan tura su cikin wahalolin da kan hanasu
cigaba.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
15
Kididdigar Nigeria
Kididdigar mai nuna yawan haihuwa da mace-mace da nazarin harkokin lafiya (NDHS) ta shekara 2013 tayi nuni
ga kashe 37.8 a cikin dari na mata da yaran mata basu da ilimi, sam-sam. Wannan adadi ya zarce na mazaje da
yara maza wadanda adadinsu kashi 21.2 ne a cikin dari. Idan akayi laakari da shiyyoyi kuwa, shiyyoyi arewa maso
gabas dana arewa maso kudu sune masu yawan adadin mata da basuyi ilimi ba (Kashi 64 da kashe 69 na mata da
yan'mata ko wannensu) sannan shiyyoyi kudu maso gabas da kudu maso kudu suke da mafi karanchi kaso na
kashi 5 kachal acikin dari kowannensu.
Wasu kabilu na Nigeria da wasu sassa na duniya har ayau basu daina yin auren-wuri ba duk da illolin da hakan
yakan haifar akan kanana yara da iyalai da daukacin al'umma (binciken su Adedokun na shekarar 20126).
Wannan al'ada ta fi kamari a arewacin Nigeria kamar yadda alkaluman NDHS ta 2008 ta ayyana cewar mata masu
kanana shekaru a arewa maso yamma da arewa maso gabas kanyi auren fari da kimanin shekaru hudu kafin
sa'o'insu na kudancin kasar7.
Idan aka bada dama ga yara mata ta habaka baiwarsu kuma suka zabarwa kawunansu
makoma, al'umma zata ci moriyar haka tare da 'ya'ya matan, su kuma, su ci moriyar
lafiya ta gari da rayuwa mai nagarta.
16 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Muhimman mas'alolin da kan shafi 'yanmata masu matsakaitan shekaru a Nigeria
Sashe na 3
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
17
Fahimtar muhimman mas’alolin da kan shafi yan mata masu matsakaitan
shekaru ta fuskar ilimi, auren- wuri da samar da sana’oi yana da matukar mahimmancin da zai taimakawa Shugabannin addini wajen chanza dabi'u
da halayya a al'adu irin wadannan.
Ilimi
A adadin yaran da basu zure makaranta na duniya, Nigeria ce take da alhakin kashi 47 acikin dari. Kididdigar
NDHS ta sheharar 2008 tayi nuni a fili na bambamcin yaran da basu zuwa makaranta a sassan Nigeria; ya kama
kasha 52.5 acikin dari a Arewa maso gabas, ayayinda kudu maso yamma take da kashi 8.2 kachal. Wasu
alkalumman na kwatanta kashi 50.9 a arewa maso yamma, kashi 23.5 a cikin dari a arewa ta tsakiya, kashi 9.2 a
cikin dari a kudu maso kudu kuma 8.6 a kudu maso gabas. Kusan rabin al'umman Nigeria matane, don haka ana
iya fahimtar cewa rabin adadin da aka ambata ya hada da yara mata kenan.
Abin kulawa: Wajen tattauna harka ilimi, adadin masu shiga makaranta da wadanda suke ciki da wadanda suka
kammala karatu da chanjin makarantu duka suna da muhimmanci.
Auren-wuri
Asusun Kula da Tallafawa Ilimi Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ta shekarar 2013 ta yi nuni da wanzuwar
auren kananan yara wadanda basu kai shehara 18 ba a Nigeria ya kai kashi 39 a cikin dari wannan adadi mai
yawa baya rasa dangataka da ilimantarwar ‘ya mace da matsayin samuwar arzikinta a dangi tun da ana aurar da
‘ya mace ne domin saukake wahala rayuwa. A wasu lokuta ma, saboda iyaye su hana yarinya fara sanin namiji kafin tayi aure da tsoron fade ko saboda rashin samun ilimi ko damar samun sana'a yi ga ‘yan mata da kuma
kaucewa imaninsu da cewar aikin da aka san mata da shi a al'ada shine suyi aure kuma su hayayyafa. Abin al'ajibi
18 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
ma shine wasu iyaye sun fi samun natsuwa suga mata na koyar da mata a makaranta amma kuma basu sha'awan
su kyale yayan cikinsu su zamanto malaman makaranta.
Abin kulawa: Lallai ne a rika bada dama ga yara mata da aka yiwa auren-wuri da su kuma makaranta. Tatalin
kulawa da raino ga iyayen yara da suka koma makaranta shima yana da muhimmanci kwarai.
Samar da Sana'oi
Mata a Nigeria sure kusan rabin adadin al'umar kasar kuma su suka fi abkawa hadurran kamuwa da chututtaka da
fatara (haka shine ikirarrin FGN/UNICEF na shekarar 2001). Wadatar dangi kan kawo daidaito a damar da ilimi
yake bayarwa. Saboda bukatar lafiya kuma, fatara kan sanya ‘ya’ya mata talla, sannan yara mata kan gujewa
makaranta saboda sun kasa biyan kudaden makaranta da makamancin haka. Don haka a tuna cewa yara matan
da suka yi ilimi kan tseratar da iyayensu daga talauci.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
19
Dalilan da Kanyi Tasiri a locakin
tashen Balagar Yara Mata8
Sashe na
hudu 4
20 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Yayin tashen balagar yara mata akwai abubuwan da sukanyi tasiri akansu
ta fuskar auren-wuri, ilimi, haihuwa da samar da sana'oi. Don haka fahimtar
wadannan mas'alolin da kan shafi yara masu tashen balaga yana da
muhimmanci.
Wadannan mas'aloli sun hada da waddanan da wadansunsu, kamar haka:
Dalilai na zamantakewa: Matashiyar da kanyi kyakyawar hulda ko kuma wacce ta waye wajen kyakkyawar
hulda da mutane ta kanfi tsararrakinta da ba haka suke ba saurin fahimta.
Dalilai na kwayoyin halitta: Kwayoyin halitta na irin zuriyar mutum sukanyi tasiri wajen kamala yayin balaga.
Dalilai na cin abinci mai gina jiki: Wannan yana daga cikin muhimman dalilai da kan yi tasiri yayin tashen
balaga. Akan gane wadatuwar sinadarai da irin kumarin dake jikin mutum wadanda sune sukan aika sakonni
zuwa kwakwalwa domin haifarda yanayin da kan sanya balaga da yiwuwar dauka ciki. Rashin koshi yakan
tsawaita shekarun ganin ala’ada, a yayinda yara mata masu cin abinci dabam-dabam kan yi gam-da-katar da
cin sinadarin abinci dakan sabbaba fara al’adarsu da wurwuri. Haka nan ma karanci abinci mai gina jiki kuma mai maski mai yawa kan jinkirta da balaggar ‘ya’ya mata.
Dalilai na yanayin wurin zama: Yaya mata da ke rayuwa a sassan da babu ingancin rayuwa kan samu jinkirin
fara al'ada.
Dalilin kiwoi lafiya: Awurin da kwayoyin cuta ko cututtaka suka sami gindin zama hakan ya kan hana ganin
tasirin abinci mai gina jiki kuma yakan jinkirtar da balagar ‘ya'ya mata
Ayyukan wahala: Wadannan dalilai kan rage sinadaran dake bada kuzari kuma yakan jinkirta tahowar balaga.
Dalilai mai shafa na kwakwalwa: Yawan gajiyar da jiki kan jinkirta tahowa da cikar balaga.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
21
Auren-wuri – La'akkari da Zamantakewa, Al'ada da koyarwar addini
Sashe na
biya 5
22 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Fahimtar aure wuri a mahangar addinannan biyu yana da muhimmanci
Mahangar addinin Kiristanci
Babu wani nassi a cikin Littafi Mai Tsarki daya kayyade shekarun da a iya yin aure. A littafin Farawa 2:18-25
cewa yayi: “Ana yin aure ne tsakanin mace da namiji”. Wanda yake nufin matar da mijin lallai ne su zama balaggagu. Don haka matar da mijin lallai ne ya zama sun cika kuma sun shiryu a jikinsu, tunaninsu da
hankalinsu don yin aure.
Mahanyar Musulumci
Akwai muhimman sharudda na aure a musulumci. Daga farko dai lallai ne ma'aurata su amince zasu yi aure ta
nuna bukatar yin haka da kuma yarda a tsakaninsu. Lallai ne mace ta zama tana da Waliyyi a lokacin kulle
yarjejeniyar aure. Idan kuma bazawara ce tana iya yankewa kanta shawarar yin auren.
A Hadisin manzo an kwadaitawa samari yin aure idan suna da halin yin haka ko kuma su rinka yin azumi.
A musulunci ana duban aure a matsayin rabin ibada (kamar yadda yazo a Sahih-ul-jami daga Anas bin malik).
A alqur'ani mai girma Allah yace "yana daga ayoyinsa da ya halicci matanku daga gareku don kusami natsuwa
dasu. Kuma ya sanya kauna da jinkai a tsakaninku. Lallai a cikin wannan akwai abin lura ga mutane masu
tunani" surar Rum - 30:21.
A musulunci ana yawan nanata maganar aure tare da bayyana soyyaya da fahimtar junar da kan wanzu
tsakanin miji da mata. Musulunci yana karfafa soyyayar juna da girmamawar ta ke tsakanin mata da miji.
Ana umurni musamman ga maza su rika kyantatawa matansu. Manzon Allah Annabi Muhammadu (SAW)
yace, "wanda yafi kowa a cikinku shine wanda yafi kyautatawa ga iyalansu” (Abu Dawud ya ruwata shi) don haka aure ana daukansa ibada ne.
Babu wata kaida acikin bayyana sha'awar aure. A tarihin manzo, ai Nana Khadija Bint khuwaylid, (matar
annabi ta farko, kuma uwargijiyarsa) wanda ganin rikon amanarsar da nagartarsa ta bayyana bukatarta da ta
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
23
aureshi tare da ta girme masa da shekara 15 kuma mawadaciya. Annabi kuma ya amsa mata aka kuma yi
zaman kauna da jinkai juna. Wannan irin aure yana nuni da damar da musulmi da musulma suke da ita ta
auren duk wanda ya kwanta musu kuma yana nuni ga duk aure da aka yi shi bada yadar mace ba, ya sabawa
tsarin musulumci.
Mace tana da damar yarda ko kin yarda da bukatar aurenta. Amincewarta shine matakin farko na tabbatar
kulluwar aure, kamar yadda annabi ya koyar. Haka yana nuni da cewa idan aka tilastawa mace ga aure, matar
tana iya ki idan ta ga dama: Ibn Abbas ya ruwaito “wata budurwa ta kawowa manzon Allah karar babanta ya tilasta mata yin aure ba tare da amincewarta ba. Sai Manzon Allah ya bata zabi ko ta amincewa auren ko kuma
taki" (Iman Ahmed Hadissi na 2469) Wata ruwayar cewa tayi. Yarinyar cewa tayi "A gaskiya na amince da
auren sai dai ina so ne mata su sani cewa iyaye basu da damar tilasta miji akansu”. (Ibn Majah)
Lakabin Jadawali: Ra’ayoyi game da Auren Wuri
Ra'ayi A kiristanci A Musulumci
Daga tasiru da Al'ada
Ba'a cika tautance shekaru ba, sai dai akan
yi zane a duwatsu sai a bada aure idan wani
adadi ya kai.
Manufar rashin ilimi itace aurar da’ya’ya mata da zarar sun balaga.
Alamun balaga na jiki kan bayyana a jinkirce kwarai do haka yara mata kan yi aure da don haka yara mata kanyi aure da zarar alamun sun bayyana.
A da akan yi auren wuri saboda yara mata
basu shiga makarantu.
A tarihi, wasu mazaje ko da sun auri yara
mata sukan hakura har su balaga kafin su
tara dasu kuma su isa samun juna biyu.
Al’aduma sun zama hujjar auren-wuri.
Misali al’adar Fulani ta ‘tele’ alkawarin aurar da ‘ya tun tana karama kwarai
24 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Hadarurruka na jiki, na zuci da na lafiya acikin auren wuri
Lakabin Jadawali: Hadarurruka auren wuri ga mata masu matsaikatan shekaru
Physical Emotional Sexual Health
Saurin girma Yawan aukunar saki
Gigita
Tsangwamar iyaye
Hatsaniyar cikin gida
Rayuwa a gidan da babu jituwa
Rashin kamewa Rashin tsowon rai
Laturar yoyon fistari wanda kan haifar
da kyama,tabarbarewalafiya da
gigicewa
Kisa/Kissan kai
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
25
Bayar'ga Ilimi ga 'ya'ya mata - La'akari ga zamantakewa da al'ada
Sashe na
shida 6
26 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Fahimtar mahangar addinaman biyu a wajen ilmantar da ya'ya mata yana
da mahimmanci
Mahangar Kiristoci
Ilimi hanyoyi ne da akan bi don samuwarsa. Littafi mai Tsaki na bada cikkaken goyon baya ga bada ilimi ga 'ya
mace tunda babu wariya ko nuna bambanci a neman ilimi. Littafi mai Tsarki yana kaarfafa neman ilimi domin
idan babu ilimi fahimtar Littafi Mai Tsarki zai yi wahala. A yau da akwai cikkaken mata masu wa'azi, ki wasu ma
suna yin ayyuka yi wahala a matsayin kwarraru a fannoni da dama. Wasu a fannin ilimi, lafiya da bangarin ilimi.
Mahangar Musulunci
'Iqra'a - Itace Kalmar farko da aka saukar a Al-qu'rani mai bada umurni ga manzon Allah Muhammaad (SAW)
da yayi karatu. Wannan ma kadai yana nuni ne ga muhimmancin ilimi a musulunci.
Neman ilimi wajibi ne akan kowane musulmi mace da namiji.
Musulmi sun amince da fadin “babu fatara bayan an samu ilimi” Al'Qu'rani ma ya fada: “shin wadanda suke da ilimi sayi dai dai da wadanda basu da ilimi'?” A musulunci sani ya hada da na addini da dukkan sawa fanoni masu amfani kamar Shariah, kimiyya, harsuna,
lissafi, ilimin noma, magani, adabi, fasaha da sauransu wadanda suke da amfani iri-iri ga mutane:
Ilimi kan taimaki mutum fahimtar addininsa da kyau.
Ta nazarin halittu mutum yakan cika da al'ajibi kuma ya sanya shi ganin girma Allah mahallici.
Ilimi na gaskiya kan taimakawa mutum karkacewa ko yadda da canfi.
Ilimi yak an taimakewa mutane wwajen amfani da abubuwanda Allah ya halitta amin kawo sauki a rayuwa -
kamar ingantarka yaduwar kayan abinci da dabbobi, ginin madatsan ruwa domin noman rani da samar da
wutan lantarki da kirkiro magunguna da warkar da cuttuka.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
27
Waiwaye Zuwa ga Nassoshi:
“Mamsu tsoron Allah kawai a cikin bayinsa suna malamai (masana)” – Quran 35:28
“Tawwadar malami tafi daraja akan jinin shahidi” “Shaidan yafi gaba da malami daya akan jalintai masu ibada” “Mai tafiya don neman ilimi yana cikin jihadi ne har ya dawo” Ayar farko da aka saukar ga manzo Allah Muhammad (SAW) umurni ne da – “kayi karatu da sunan
ubangijinka wanda yayi halitta, ya halicce mutum daga daskararren jinni, kayi karatu, Ubangijinka ya fi bada
baiwa, wanda ya koyar da mutum yin amfani da aikakani ya koyawa mutum abinda bai sani ba” Qur’ani 96:
1- 5
“A nemi ilimi tun daga tsumman jego har zuwa kabari” – Hadith
“Da jahilci da ka firci 'yan gida daya ne” “Wanda duk yak e son jin dadin duniya ya nemi ilimi” – Hadith
“Mutane zasu zo maka don neman ilimi daga sassa dabam-dabam to ka koyar da su kyawawan dabila
(halaye)” – Tirmami
“Ku yi ilimi kuma ku kayarda wasu” – Hadith
“Neman ilimi wajibi ne da musulmi, maci ko namiji” - Hadith ya zama mai amfani
“Ilimi iri biyu ne - wanda yake shiga zuciya da harshe. Dayan kuwa yak an tsaya ne a harshe kuma zai bada
shaida akan mutum a gaban Allah” – Darmi
Lakabin Jadawali: Ra'ayoyi akan Ilimantar da 'ya mace
Ra'ayi A kiristanci A musulunci
Matashiya daga Tarihi da
da ma can akan nuna bambanci ga 'yaya
mata wajen neman ilimi amma daga baya
Ilimin addinin musulunci ya rigayi na boko a
arewancin Nigeria kuma an fi fifita karatun
28 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Al'ada sai ana kangesu ga kwasa-kwasai kamar
aikin jinya karantarwa da ilimin kula da
tattalin gida.
Ilimin da akan baiwa 'ya'ya mata akan
kebe shi ne kawai don yara mata masu
fama da larura.
Makaman kiristoci masu wa'azi sune suka
jawo ra'ayi akan ilmantar da ya a arewa
Kaduna, musamman a wurare irin wusasa
Zaria da wasu wuraren da kiristoci suke
da rinjaye.
'ya'ya maza akan na mata a limin addinin
da na boko.
Kuma akan bambanta Ilimantar da ‘ya’ya maza, tunda da namiji shi aka fi nuna gata.
Ita 'ya mace an hana mata samun ilimin
boko tunda ba'a bata dama ba.
Cutarwa da rashin Ilimantar da 'ya'ya mata ya kanyi a halin zamantekwa da tattalin arziki
Lakabin Jadawali: Cutarwa da rashin Ilimantar da 'ya'yan mata ya kanyi a halin zamantakewa da tattalin arziki
Physical & Emotional Health Sexual Economic
Rashin Iya Kwalliya
Raina kai
Rashin hada kafada da
sa’oi
Kalubale wajen iya
zaben abinci
Rashin kulawa da
tsabta
Saurin tsufa
Tsumburewa
Rashin samun
saduwa/tozartawa
Rashin iya tantance
Rashin samun kulawa ta
fuskar lafiya
Yawaitar aiki ga matasa
Rashin kamun kai
Auren-wuri
Yawaita dogara akan iyaye ko
miji
Talauci
Bannetar da
Rashin daidata wajen jinsi
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
29
Dokoki da Kudurori na zamani masu alaba da Ilimintar da mata
Dokokin da zamu iya dogara da su sun hada da:
Kundin tsarin mulkin Nigeria, 1999
Kudin taon majalisar dokokin duniya akan hakkokin yaya na, 1989
Kundin hadakar kasashen Afrika akan hakkoki da jin dadin yaran Afrika, 1990
Dokokin hakkokin yara na shekarar 2003
Dokokin yara da matasa: na 1958
Kundin Tsarin Mulkin Nigeria (CRFN), 1999
Kundin baiyi bayani harara ba akan manufar yara ko matasa a karkashin bangare na biyu (II) da na hudu (IV),
tanadin kundin daya daga danganci matasa yayi ne akan gudanar da sharia akan yar da basu isa hukunci ba,
kuma wannan bai yi daidai da hakkokin yara ko nauyaye-nauyayen da suka hau kansu ba. Saboda haka ke nan
akwai gibi dangane da hakkokin yara. Wannan dalili shine ya kasa aka zartas da dokar kanana yara a majelisar
kas, bayan zazzafar muhawara a shekara 2003. Masalolin da hakkokin yara suna karkashin dokokin da jihohi kanyi
ne a kundin mulki daidai da babamnce-babance da bukatunda ko wannensu. Sai dai abin tsoro ga irin wannan
tsara shine ana iya yiwa wannan dama karan tsaye.
Sashe na 17 (3) (f) na kundin yayi tanajin kare matasa daga duk wani irin tauye hakki da kuma sakaci da
bukatansu na kulawa da neman arziki. Haka sashe na 18 ya nemi gwamnatoci da sa harkata akalarsu ta tabbatar
da samun daidai to da cikkakiyar damar samun ilimi a dukkan matakai ilimi. Sashe na 42 na kundin mulkin Nigeria
yana tabbatar da yancin rashin nuna bambancine akan bambancin jinsin mace ko namiji.
30 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Kundin Majalisa Dinkin Duniya Akan Hakkokin Yara na (1989)
Wannan taron akan hakkokin yara ya samu amincewar zama na arbain da hudu a shekara ta 1989. Wannan yana
nuni da muhimmiyar nasarar da aka samu wajen tabbatar da hakkokin yara. Gabatar da wadannan hakkoki a taro
wanda ya hada mababantan ra’ayoyi irin wannan yayi nuni da muhimmancin al’amarin da duniya ta amince dashi wanda duk wadanda suka sa hannu akan daftarin suka amince dasu sanya shi acikin dokoki da kudurorin
kasashensu. Tushen wadannan hakkokin sun hada da kare rayuwar kanana yara, inganta kiwon lafiya da bada
daman na samun ilimi da kuma kare yaran daga danniya, ayyukan wahala da fade.
Hakama an karfafa cewar hakki ne na kowane yaro a samar mishi dama da yanayin da zai tabbatar masa da
samuwar rayuwa ingantacciya. Kuduri na 3 (1) na hakkokin yara yayi tanadin cewa: “a duk wani abin daya shafi yara wanda wani mutum, hukuma ko wata ma’aikata mai zaman kanta, kotu ko majalisar dokoki, lallai suyi la’akari da abinda ya shafi yara a matakin farko. Nigeira ta runggumi wannan kundi a shekarar 1991.
Kundin Hakkokin da Kare Walwala Da Jindadin Yara Yan Africa
Wannan kundi ya amsa kiraye kirayen taro na 44 na Majilisar Dinkin Duniya na shekarar 1989. Yankin Africa ta
amince da kundin hakkoki da kare walwalar yara ´yan Africa na taron shugabanin Kasashen Kungiyar Hada kan
Africa a shekarar 1990. Kundin ya jaddada musamman baiwa al’adun Kasashen Kungiyar Hada kan Africa a
kyakkyawan karin karfi wadanda zasu taimakawa cigaban yara ´yan Africa. Kari da karau ma kundin yana kira da
karya guyawun al’adun da zasu cutar da lafiya ko matsayin yara.
Dokar Yancin Yara ta Shekarar 2003
Wannan doka ta samune saboda aiwatar da dokokin kasa da kasa (watau taron Majalisar Dinkin Duniya akan
Hakkokin Yara da taron Kungiyar Hada kan Africa. An tabbatar da dokar yancin yara a fiye da kasashe 23 har da
Tarayyar Nigeria, amma yawancin jihohi nata fama da yakin aiwatarwa. Jihar Kaduna ma tana daga cikin jihohin da
basu mayar da dokar ta jiharta ba.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
31
Sashe na 1 na Dokar Yara (CRA) ya tabbatar da cewa “a duk abinda ya shafi yara wanda wani mutum, hukuma ko wata ma’aikata mai zaman kanta, kotu ko Majilisar Dokoki, lallai ne su yi la’akkari da abinda ya shafi yara a
matakin farko.
Sashe na 10 (1) (CRA) ya tabbatarda cewa “ ba’a yarda a nunawa yaro ko wane irin bambanci ba saboda kasancewarsa dan wata al’umma ko wata kabila ko saboda asalinsa, jinsinsa, addininsa ko ra’ayinsa na siyasa”. Wannan yayi daidai da sashe na 42 na Kundin Mulkin Tarayyar Nigeria.
Sashe na 3 na hakkokin yara (CRA) ya cigaba da cewa “tanajin da aka kunsa a bangare na hudu IV na kundin tsarin mulkin Nigeria da duk wani tanajin daya biye masa a kundin mulkin kasa wanda yake da alaka da
muhimman hakkoki, a iya aiki dashi kamar yadda aka anbace shi kai tsaye a cikin kundin.
Sashe na 15 (1) na hakkokin yara (CRA) yayi tanajin cewa: “duk yaro yana da yanci, lallai ne ya samu ilimin da kowa yake samu, kuma alhakin gwamnatin Nigeria ne ta bada wannan ilimin”. Karamin sashe 2-4 ya dora ma iyaye
nauyin tabbatarwa ´ya´yansu sun kammala ilimin gaba da firamare, kuma inda yaro/yarinya suka kasa kammala
ilimin sakandare, lallai ne a koya masu sana’ar da ta dace kuma a samar masu duk abinda suke bukata don koyar
sana’ar. Idan aka kasa baiwa yaro wannan hakki, ana iya fuskantar horo. Hukuncin farko tozorta mutum da sashi aiki a unguwa. Horo na biyu, tarar dubu biyu N2000 ko zaman kaso na wata biyu ko duka biyun’. Idan aka sakeyi horon abinda ba zai fi dubu biyar N5000 ba ko zaman kaso na wata biyu ko duka biyun.
A sashe na 2 na kundin hakkokin yara (CRA) ‘ba wanda aka yarda yayi aure idan ya gaza shekara 18. Idan kuma aka yi auren, doka bata yarda da shi ba ta kowane hali”. Duk auren da wani mai shekara kasa da shekara 18 yayi
bai dauru ba. Don haka ne ake yawan karfafa mussamman a wannan zamani lallai ne dukkan yankasa su sami
ilimi.
Sashe na 22 – (1) (CRA) ba’a yarda wani mahaifi ko uban riko ko wani dabam ya kulla yarjeniya aurar da karamar
yarinya ba ga wani (2) irin wannan yarjejinyar ya sabawa karamin sashe (1) wanda ya haramta irin auren.
32 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Sashe na 23 (a) Duk mutumin daya auri karamar yarinya don yarjajeniya, ko (b) da wanda aka baiwa rikon yarinyar
da aka aura, ko (c) wanda duk ya aure yayata auren yaro (d) ko ya bar wasiyyar auradda karamar yarinya, ya
aikata laifi kuma za’a iya zartar da hukuncin tarar N500,000.00 (naira dubu dari biyar) ko zaman jarun na tsawon shekaru biyar ko kuma duka biyun.
Sashe na 33 na Hakkokin Yara (CRA) yace: idan mutum ya ki sanya yaro a makaranta, sannan ya sanya shi yin
aikatau. Za’a horo na tarar N500,000.00 ko zaman kurkuku na shekara biyar, ko duka biyun.
Sashe na 32 na hakkokin yara ya tanaji shekaru 14 ga masu fade ko amfani da mace bata hanyar da ta dace ba.
Dokar Kanana Yara da Matasa ta Shekarar 1958
Wannan doka tana aiki a jihohin da ba’a zartar da Dokokin Hakkokin Yara ba. Dokar na aiki akan, hakkoki da walwalar yara. Sashe na 2 na dokar yayi bayanin cewa yaro shine wanda bai kai shekara goma sha hudu ba,
kuma matashi shine wanda yake tsakanin shekara 14-17. Ana iya kafa hujja da cewa baiwa yarinya ilimi yana
taimakawa a wajen maganin talauci, tunda yarinyar da take makaranta bata yin auren-wuri ba tare da amincewarta
ba. Takan kuma tserewa tarkon mutuwa wajen haihuwa kuma takan haifi yara masu koshin lafiya. Irin wannan
mata ce takan tabbatar da ‘ya’yanta sunyi karatu.
Auren-wuri kan jawo karancin ma’aikata, tunda yawanci yara masu aure a wannan lokacin basu kammala karatunsu, kuma basu yin aiki sai dai dogara da samun miji ko dangi. Idan haka ta cigaba yakan shafi neman arziki
a wajen mace da wadatar kasa baki daya. Idan aka yiwa yarinya auren wuri, yakan hanata damarta ta yin ilimi.
Idan yarinya ta sami ilimi, za’a samu koshin lafiya ga al’umma masu biyowa. Idan mace bata yi ilimi ba ta kan zama
larura ga iyayenta da mijinta daga karshe ma ‘ya’yanta, idan mijinta ya rasu.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
33
Muhimmancin Samar da Sana’a A Rayuwar Mata Masu Matsakaitan Shekaru
Sashe na
bakwai 7
34 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Idan za’a tattauna muhimmancin samar da sana’a a rayuwar mata masu matsakaitan shekaru yana da muhimmanci a fara da tambayar “Menene Samar da Sana’a?”
Samar da sana’a ga mata: Cibiyar bincike ta kasa da kasa akan sha’anin mata (ICR) ta fassara cewar ʺsamar da sana’a itace dabarar da mata kanyi domin kawo wa kansu canji domin samar da daidaito sakanin mata da mazaʺ.
Duk da haka dai karfafawa mata da samuwar wadata – wanda sune rabin masu aiki na duniya – ba hanya ce
mai zaburar da samun arziki ba kawai, a’a harma da habaka samuwar yanci ga mata.
Idan gwamnatoci, ‘yan kasuwa da al’umma suka tallafawa mata da sana’oi kuma akayi hobbasa wajen kawar da rashin daidaito, kasashe masu tasowa zasu samu karancin addabar talauci.
Daukacin kasashe ma zasu kara samun damar kara karfi a harkokin cinikayya na duniya.
“Wadanne Matakai ne za’a dauka don Samar da Sana’oi ga Mata masu Matsakaitan Shekaru?”
A gano inda matsaloli suke
A zabi al’ummar da za’a taimakawa
A tantance yara matan ta sanin sunayensu, gidajensu, mazauninsu, wadatansu da matsayin iliminsu
A tsara irin sana’oi da suka dace dasu – (tsari da kasafin kudi)
A jarraba abin da yammatan zasu iya
A samo kudade
A aiwatar kuma a sa ido a kan sana’oin da ake yi.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
35
A ilimantar da masu sana’oi akan dogara da kansu
A karfafa musu guiwa su koyi sana’oi kamar dinki, girke-girke, fasahohin hannu da makamantansu
A koya musu dabarun tsarawa da kafa wuraren yin sana’oi A samar da hanyar samun tallafi
Kwarewa
Tsararurrun bita
Wayar da kai ta hanyar karawa juna ilimi, don ‘yanmata
Tallabin kudi daga gwamnati ga ‘yanmata
Neman goyon baya da tuntuba a wajen masu ruwa da tsaki – Iyaye, al’umma da shugabanin addini
Samar da Sana’oi ga Yara Mata a Mahangar Addini
Mahangar Kiristanci
Yin sana’oi ga yara mata yana kore talauci daga gidajensu (kamar Dokar Dorcas-Ayyukan Manzani: 9:36-42)
Yin sana’a kan sanya yarinya dogara da kai Yin sana’a kan sanya yarinya ta zama mai aiki tukuru (kamar Tabitha a Lydda-Ayyukan Manzani: 9:36-42)
Mahangar Musulunci
Hakki ne akan iyaye su samar da sana’oi ga ‘ya’yansu
Ilimantar da mata ilimantar da al’ummane – misali Sayyida Khadija yar kasuwa ce
36 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Muhimman Sakonin Akan Ilmantar da Mata masu Matsakaitan Shekaru, Auren-Wuri, Kiwo Lafiya mai alaka da Haihuwa da Samar da Sana’oi
Sashe na
takwas 8
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
37
Muhimman Sakonin akan Ilimantar da Mata Masu Matsakaitan
Shekaru, Auren- Wuri, Kiwon lafiya Mai Alaka da Haihuwa da koyar da
Sana’oi don Iyaye Maza da Mata, Yanmata da Shugabanin Addini da Mabiyansu
Lakabin Jadawali: Muhimman Sakonin ga Iyaye Yan Mata da Shugabanin Addini: A Mahangar Kiristanci
Rukuni Sako akan ilimantar da mata masu matsa- kaitan shekaru
Sako akan auren-wuri ga mata masu matsa- kaitan shekaru
Sakon akan koyar da sana’oi ga mata masu matsakaitan shekaru
Sako akan kiwon lafiya mai alaka da haihuwa ga mata masu matsa- kaitan shekaru
Iyaye (Maza da mata)
Idan aka baiwa ‘ya mace yancinta na samun ilimi muhi- manci, kowa zai amfana.
Ilimin ‘yar’uwar annabi Musa ne ya hana a kasheshi
(Fitowa 2: 7-8)
Auren wuri tozartawa
ce ga ‘ya’ya.
Auren wuri abokin
gaban zaman lafiya ne
a rayuwar aure.
Auren wuri ya kan
hana kulawar iyaye.
Auren wuri yana
gaggauta tsufa.
Auren wuri yakan
haddasa jin kaskanci.
Auren wuri ya kan
gigita rayuwar yara
Samar da sana’a ga
yan mata ya kan kore
talauci daga gida
(Misalin Dorcas -
Ayyukan manzani 9:
36-42)
Samun sana’a ga
yanmata yakan sanya
su iya rikon gida.
Samar da sana’a ga
yanmata yakan sa su
zama masu dogara da
kansu.
A matsayin iyaye a
rika tattauna hadarin
da ke tattare da kiwon
lafiya mai alaka da
haihuwa.
Iyaye su rika koyawa
ya’yansu yadda ake
kumsa kun-zugu
(Misalai 22: 6)
38 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
mata.
Auren wuri kan jawo
hatsaniya a gida.
Yarinya mata
Budurwar da bata
yi karatu ba ne ga
al’umma.
Jahilci ba cuta ne
ba kadai, a’a
takura ce gaga-
ruma.
Neman ilimi
hakkin ki ne ba
wai ganin dama
ba ne.
Auren wuri yana
warga- nauyi za
mutunci mutum.
Auren-wuri yakan
hana cimma buri.
Auren wuri yak an
haifar da hatsaniya a
cikin gida wani lokaci
ma ya jawo saki –
Allah kuma baya son
saki (Malachi 2: 16)
Auren wuri kan sa a
tsufa da wuri.
Auren wuri yakan
koyar da maula.
Auren wuri kan hana
kamun kai.
Idan kina da sana’a ki
kan samu karfin
zuciya.
Idan kika samu sana’a zaki zama maidogaro
da kanki.
Samun sana’a zaimata biyayya sa ki
zama mai kwazo
(misalin Tabitha a
Lydda (Ayyukan
Manzani 9: 36-42)
Tsabta cikon
addinance
(Korintiyawa 2:7:1)
Yara mata matasa su
rika yiwa iyayensu
biyyaya.
Shugabanin Ilimi shine abin
tinkahon ‘ya mace (Fitowa 2:
Auren wuri kan haifar
da yawan rabuwar
aure (Malachi 2: 16)
Auren wuri na haifar
da rashin kama kai
(Ibraniyawa 13:4)
Samar da sana’oi ga
yan mata kan sa su
sami tsayayyen
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
39
7-8).
Ilimantar da ya’ya
mata abin tinkaho
a gaba (Fitowa 2:
7-8)
Ilimin ya mace
abin Al’fahari ne ga mazajensu
(Misalai 31:10-
31)
Auren wuri kan sa
mutum ya zama nauyi
akan mutane
Auren wuri na haifar
da rashin kama kai
(Ibraniyawa 13:4)
Lallai ne akan
al’umma suba ilimantar da yara
muhimmanci
Ilimin ya mace abin Al’fahari ne ga mazajensu (Misalai
3:10-31)
Auren wuri kan Jawo
karkataciyar fahimta
da yin halayen da
suka sabawa adini
Auren wuri na sanya
rashin tsayawar ra’ayi akan addini
Auren wuri kan jawo
karkatacciyar fahimta
da yin halayen da
suka sabawa addini
Samar da sana’oi gay an mata kan kishi
zuci.
ra’ayi Samar da sana’oi ga
yan mata kan sa
suyi kishin zuci
40 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini Lakabin Jadawali: Muhimman sakoni ga Iyaye, yara mata da shugabanin addini – Mahangar Musulunci
Rukuni Sako akan ilmantar da yaya mata
Sako game da auren wuri gay an mata
Sako akan samarda sana’oi ga yanmata
Sako akan kiwon lafiya mai alaka da
Iyaye (Maza da mata)
A ilimantar da yaya
mata don tsira daga
azabar wuta (Taharim
66: 6)
Wanda duk yaci
jarrabar inganta
tarbiyyar yaya mata
da kyautata musu
zasu zama mishi
kariya daga azaba
wuta (Bukhari da
Muslim)
Idan mutu yayi raino
‘ya’ya mata har suka
balaga, Manzo Allah
yace (Mutumin) zai
Shiga Aljannah
A hadithin, manzo
(SAW) Yace: “idan mutum ya mutu
dukkan ayyukan
samun ladansa sun
A suratul Nisa 4:6
Allah yace:”Kuma
kuyi kiwon hankalin
marayu har sai sun
isa aure. Idan kuka
ga alamar shiriya
daga garesu ku
mayar da dukiyo- yinsu garesu
Nauyi ne akan iyaye
su samarwa yayansu
sana’a.
Idan aka ilimantar da
ya mace kamar an
ilmantar da al’umma
ne. Muna iya ganin
misali daga rayuwar
Sayyida Khadija
(matar manzo (SAW)
wanda ta kasance
‘yar kasuwace.
Duk musulmi
makiyayi ne kuma
Allah zai tambayi
kowa akan abinda ya
bashi kiwo.
Idan musulmi ya auri
yarinyar da bata
balaga ba anki ya
kusance ta har sai ta
balaga ta yi hankali
domin kaucewa
daukar cuta mai
alaka da haihuwa ko
mutuwar jarirai.
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
41
yanke sai. Dai iri uku:
1. Sadaka mai
dorewa
2. Ilimin da ake
amfana dashi
3. ko da nagari da zai
rika yiwa iyayensa
addu’a
A hadithin Manzo
Allah (SAW) yace:
Dukkanku makiyaya
ne kuma zaka bada
bayani akan abinda
kuke kiwo, za’a tambayi magidance
akan yadda ya rike
gidansa. Mace, ma
za’a Tambaye ta
akan yadda tayi rikon
gidanta.
Ya mace Neman ilimi wajibi ne
akan namiji da mace
(hadith)
Masu tsoron Allah
Mafi kyawun samu
shine wanda mutum
yayi daga guminsa.
ʺAnnabi Dawuda ya
A kan kusance mace
ne, bayan ta yi tsarki –
Baqarah 2:222
Kar kuyi kusa da aikin
42 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
acikin bayinsa sune
masu ilimi (Suratu-
Fatir: 35:28).
Yi karatu da sun
Ubangijinka wanda
yayi halitta, ya halicce
mutum daga guda jini
(Suratu-Alaq 96:1-5)
Shin wanda suka sani
da wadanda basu sani
ba sa yi daidai?
Suratul- Zumar: aya ta
tara.
Lukman-ul Hakim ya
sifanta (ilimi da haske)
ya gargadi dansa da
ya rika kusantar
malamai. Saboda
Allah yana haskaka
zuciya da Ilimi ne
kamar yadda Allah
yake raya Kasa da
ruwan sama (Muwatta
Malik- Littafin Ilimi)
Ka nemi ilimi, kuma ka
kasance yana ci
daga aikin da yayi
daga hannunsaʺ
da zai jawo sha’awar zina, yin haka alfasha
ne, kuma fadawa
mumunan tafarki ne
(Qurani)
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
43
koyawa wasu shi
(Hadith)
Shugabani Wanda yake son
alherin duniya ya
nemi ilimi. Wanda
yake so alherin lahira
ya nemi ilimi, wanda
ya yake son alherin
duniya da na lahira ya
nemi ilimi
Tawadar malami ta fi
jinin shahidi daraja
(Hadith)
Ilimine a gwama
furuchi ko aiki.
A nemi ilimi koma a
karantar da wasu
Masu tsoron Allah a
cikin bayinsa sune
masu ilimi
Malamai sune
magadan annabawa
Dukkanku makiyaya
ne kuma za’a tambayi kowa akan
abin kiwon sa.
Shugabanni su rika
yin wata sana’a.
Yafi ga mutum ya
dauki gatari yayi itace
akan ya rika yin
maula
44 Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
Danfare
Dokoki ne zamani da kudurori akan auren-wuri
Rukunonin Kiristoci da Musulmi sun yi nuni da babu dokoki ko kudurori, amma akwai niyyar yin haka – Misali
– Dokokin hakkokin Yara.
Tsare – Tsare (Idan da akwai) Masu Neman Sani/Sasanta Tasirin Auren-Wuri Akan Mata Masu Matsakaitan Shekaru
Collective Action for Adolescent Girls Initiative (CAAGI)
Educating Nigerian Girls in New Enterprises (ENGINE) - (Mercy Corps)
Women’s Rights Advancement and Protection Alternative (WRAPA) Observatory Steering Committee (OBSTEC) – Nigeria Stability and Reconciliation Programme (NSRP)
UNICEF
The Church, Preaching from pulpits
Girl Guides
WIC
Inganta yin zabi da bada dama ga ‘Yan mata masu Matsakaitan Shekaru’: Kundin aiki ga
Shugabannin Addini
45
Kammalawa
1 Wasu daga cikin shugabanin addini suna
bada shawarar ganin mata masu matsakatan shekaru sune masu shekara daga 9-19, ko 12-19, ko 12-20 and 14-19. Wasu kuma suna da ra’ayn shekaru 9 sun yi karanchi kwarai.
2 Wasu mutane suna bada shawara da a
canza amfani da jumtar auren wuri saboda bas hi da dadi ga addinin musulunci. Wasu shugabain san karbi haka sai dai sun bukaci da a tantance daga inda shekaru balagar zasu fara.
3 Don samun bayanai daga ma’ajiyar dinkin
duniya ta 2016 http://databank.worldbank.org/data/reports.aspx?source=2&series=SP.POP.0014.TO.ZS&country=NGA (an samu ranar 22
nd October, 2016
4 Kyari and Ayodele, 2004. Implications of
Early Marriage in Northern Nigeria: Options for Policy Making by Simbine and Aluko accesses at: http://www.drpcngr.org/attachments/article/67/Simbine_Aluko%20Consortium%20paper.pdf on October 15, 2016
5 Simbine And Aluko “Ilmplications of Early
Marriage in Northern Nigeria: Option for policy making” accessed at
http://www.drpcngr.org/attachments/article/67/Simbine_Aluko%20Consortium%20paper.pdf on October 15, 2016
6 Kyari, V.A and J. Ayodele (2014) The
Socio-Economic Effect of Early Marriage in North – Western Nigeria. Mediterrean Journal of Social Science. Vol 5 No 14. Pp. 582-592 accessed at http://www.mcser.org/journal/index.php/mjss/article/viewfile/3190/3145 on October 16, 2016
7 Matan kwarai “Insights into Early Marriage
and Girls’ Education in Northern Nigeria” edited by Paulina Makinwa Adebusoye accessed at http://www.ungei.org/files/innovators.pdf on October 16, 2016
8 Referenced from the Faith Effect – A
Facilitator Manual to Train Muslim Faith Leaders by Centre for Interfaith Action on Global Poverty
England and Wales registered charity number. 1105851 Scotland charity number. SC039150 UK company number. 5171525 Registered with The Charity
Commission for Northern Ireland NIC101631 Company number NI059154 Republic of Ireland Charity Commission number 20014162 Company number
426928. The Christian Aid name and logo are trademarks of Christian Aid © Christian Aid. Christian Aid is registered with the National Planning
Commission of Nigeria.
Tuntuba
Christian Aid Nigeria Plot 802 Ebitu Ukiwe Street Off Mike Akhigbe Street
Jabi Abuja +234 (0) 703 255 9282
christianaid.org.uk/nigeria
@CAID_Nigeria